Guinea ta rushe jam'iyyun siyasa 40 har da babbar jam'iyyar dawa
Gwamnatin Guinea ta sanar da rushe jam’iyyun siyasa 40, ciki har da manyan jam’iyyun adawa guda uku na kasar, ta hanyar wata dokar soji da aka bayar cikin dare, matakin da ke zuwa ƙasa da watanni biyu bayan rantsar da tsohon shugaban mulkin soja, Mamady Doumbouya, a matsayin zababben shugaban kasa.
2026-03-08 06:13:32