Loading

Slzii.com Search

Search (News)

Hare-haren ƴan bindiga sun karu a sassan jamhuriyar Nijar
Yawaitar hare-haren ƴan bindiga akan fararen hula na neman zama ruwan dare a Jamhuriyar Nijar inda ko a ƙarshen makon da ya gabata aka ruwaito cewa an kashe aƙalla mutane16 a yankin Banibangou da ke jihar Tillaberi a Yammacin ƙasar. Kafin nan an ruwaito cewa an kashe wasu fararen hular a yankin Ƙonni, da da yankin Sanam da dai sauransu, lamarin da ke ci gaba da ɗaure wa jama’a kai.
2026-03-30 09:52:55

What are you doing?

0.039459943771362


News
News

Latest News and Headlines
Yawaitar hare-haren ƴan bindiga akan fararen hula na neman zama ruwan dare a Jamhuriyar Nijar inda ko a ƙarshen makon da ya gabata aka ruwai...
News